Ma’aikatan hukumar hasashen yanayi ta Nijeriya (NiMET) sun janye yajin aikinsu
Shugaban kamfanin Dangote, Aliko Dangote ya karbi muƙamin da Bankin Duniya ya ba shi.
Shugaban Afirka ta Kudu Cyril Ramaphosa ya bukaci Rasha da Ukraine su cim ma yarjejeniyar tsagaita wuta.
Majalisar Ɗinkin Duniya ta yi Allah wadai da harin harin da aka kai Kashmir wanda ya kashe farar hula 26
Shugaban Ukraine ya zargi Rasha da amfani da makami mai linzami ƙirar Koriya ta Arewa wurin kai hari birnin Ƙiev.

03:15
Labaranmu Na Yau, 25 ga watan Afrilun 2025Labaranmu Na Yau, 25 ga watan Afrilun 2025
Ma’aikatan hukumar hasashen yanayi ta Nijeriya (NiMET) sun janye yajin aikinsu, sannan za a ji cewa, Shugaban kamfanin Dangote, Aliko Dangote ya karɓi muƙamin da Bankin Duniya ya ba shi.Ma’aikatan hukumar hasashen yanayi ta Nijeriya (NiMET) sun janye yajin aikinsu, sannan za a ji cewa, Shugaban kamfanin Dangote, Aliko Dangote ya karɓi muƙamin da Bankin Duniya ya ba shi.