logo
hausa
'Yan ta'addan PKK za su bar Syria kamar Daesh ‘salin-alin ko akasin haka’
Fidan ya bayyana haka ne yayin wani taron manema labarai na haɗin gwiwa a birnin Doha a ranar Lahadi tare da firaministan kasar Qatar kuma ministan harkokin wajen kasar Sheikh Mohammed bin Abdulrahman al Thani.
'Yan ta'addan PKK za su bar Syria kamar Daesh ‘salin-alin ko akasin haka’
'Yan Boko Haram sun kashe fararen hula 10 da 'yan bijilanti biyu a Borno
Mayaƙan na Boko Haram sun kashe mutanen ne a ƙauyen Bokko Ghide da ke Ƙaramar Hukumar Gwoza, kamar yadda Sarkin na Gwoza ya tabbatar wa kamfanin dillancin labarai na Anadolu.
'Yan Boko Haram sun kashe fararen hula 10 da 'yan bijilanti biyu a Borno
An kashe sojojin Nijar 12 kusa da iyakokin Mali da Burkina Faso
A wata sanarwa da rundunar sojin ta fitar, ta ce an kama wasu mutum biyu da ake zargi da hannu a harin.
An kashe sojojin Nijar 12 kusa da iyakokin Mali da Burkina Faso
An samu babbar fashewar wani abu a tashar ruwan Iran
Fashewar ta faru ne a daidai lokacin da Iran ta fara zagaye na uku na tattaunawar da take yi ta nukiliya da Amurka da Oman, duk da cewa a halin yanzu ba a san me ya jawo fashewar ba.
An samu babbar fashewar wani abu a tashar ruwan Iran
Ra'ayi
Burkina Faso ta bai wa wani kamfanin Rasha lasisin haƙar zinari
Gwamnatin ta ɗauki wannan matakin ne a yunƙurinta na ƙara samun kuɗin shiga daga ɓangaren zinari a daidai lokacin da farashin zinarin ya yi sama a kasuwar duniya.
Burkina Faso ta bai wa wani kamfanin Rasha lasisin haƙar zinari
Karin Labarai
Yi somin-taɓin a TRT Global. Bari mu ji ra'ayoyinku!
Contact us