Ra'ayi
Yawon buɗe idon wasu fitattun mata sararin samaniya yayin da takwarorinsu ke cikin matsi a duniya
Wata tawaga ta mata zalla da ta ƙunshi fitattun mutane ba ta yi wa fafutukar ci-gaban mata wata rana ba. Sharholiya ce kawai da kuma nuna halin ko oho ga miliyoyin mata da ke cikin wahalhalu a duniya.Wata tawaga ta mata zalla da ta ƙunshi fitattun mutane ba ta yi wa fafutukar ci-gaban mata wata rana ba. Sharholiya ce kawai da kuma nuna halin ko oho ga miliyoyin mata da ke cikin wahalhalu a duniya.
Karin Labarai
Kotun soji a Nijeriya ta yanke wa wani soja hukuncin kisa kan kashe budurwarsa
Sanarwar ta ce rundunar sojin Nijeriya tana jaddada wa ‘yan ƙasar cewa za ta ci gaba da dagewa wajen tabbatar da ɗa’a game sa yadda take gudanar da ayyukanta.
Boko Haram: An kashe mutane da dama a arewa maso-gabashin Nijeriya
Hare-Haren na karshen mako, da suka yi ajalin mutane 22, sun zo ne a lokacin da yankin ke sake shaida dawowar hare-haren ‘yan ta’adda.
Turkiyya ta yi watsi da zargin kai wa Pakistan makamai
Sashen Sadarwa na Turkiyya ya ce jirgin dakon kayan ya sauka a Pakistan ne don shan mai, yana mai watsi da ikirarin wai Ankara ta aika da jiragen sama shida ɗauke da makamai zuwa Islamabad.
Saudiyya da Qatar za su biya wa Syria bashin dala miliyan 15 da Bankin Duniya ke bin ta
Alonso zai gaji Ancelotti bayan ajiye aiki a Bayer Leverkusen
Turkiyya da China sun yi murnar ƙawancensu ta hanyar dasa bishiya 10,000
Ibrahim Traore: Abu biyar da ya kamata ku sani game da shugaban Burkina Faso
Hukumar NDLEA a Nijeriya ta kama ƙwayoyin tramadol miliyan biyu a Kano
Kotun soji a Nijeriya ta yanke wa wani soja hukuncin kisa kan kashe budurwarsa
Sanarwar ta ce rundunar sojin Nijeriya tana jaddada wa ‘yan ƙasar cewa za ta ci gaba da dagewa wajen tabbatar da ɗa’a game sa yadda take gudanar da ayyukanta.
Boko Haram: An kashe mutane da dama a arewa maso-gabashin Nijeriya
Hare-Haren na karshen mako, da suka yi ajalin mutane 22, sun zo ne a lokacin da yankin ke sake shaida dawowar hare-haren ‘yan ta’adda.
Turkiyya ta yi watsi da zargin kai wa Pakistan makamai
Sashen Sadarwa na Turkiyya ya ce jirgin dakon kayan ya sauka a Pakistan ne don shan mai, yana mai watsi da ikirarin wai Ankara ta aika da jiragen sama shida ɗauke da makamai zuwa Islamabad.
Saudiyya da Qatar za su biya wa Syria bashin dala miliyan 15 da Bankin Duniya ke bin ta
Alonso zai gaji Ancelotti bayan ajiye aiki a Bayer Leverkusen
Turkiyya da China sun yi murnar ƙawancensu ta hanyar dasa bishiya 10,000
Ibrahim Traore: Abu biyar da ya kamata ku sani game da shugaban Burkina Faso
Hukumar NDLEA a Nijeriya ta kama ƙwayoyin tramadol miliyan biyu a Kano
Siyasa
Bidiyo
Jirgin ruwa ya wuntsila yayin da yake neman kafa tarihin guduJirgin ruwa ya wuntsila yayin da yake neman kafa tarihin gudu
00:00
Mutane sun barke da murna bayan an dawo da lantarki a MadridMutane sun barke da murna bayan an dawo da lantarki a Madrid
00:00
Gwamnatin Nijeriya ta gargadi matasa kan kamfanonin ’yan damfaraGwamnatin Nijeriya ta gargadi matasa kan kamfanonin ’yan damfara
00:00
Isra'ila ta kai hare-hare ta sama a BeirutIsra'ila ta kai hare-hare ta sama a Beirut
00:00
Labari na Musamman
Rayuwa
Shirin Sauti - Podcast
Rumbun Labarai